Jaridar Al-Mizan bugu na 1574 ta fito!
*AL-MIZAN, NEMI TAKA KAN TA KARE!*
Babban labarinta a wannan mako shi ne: 'Masu garkuwa da mutane ke iko da wani yanki na jihar Zamfara'
Akwai kuma labari mai kanu: RANAR KIRSIMETI
*Almajiran Sheikh Zakzaky sun kai wa Kiristoci ziyara
Ga kuma labari mai kanu: A gaggauta sakin Sheikh Abduljabbar
-Harkar Musulunci
Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.
Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng
*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*
Post a Comment