AL-MIZAN, TA GOBE JUMA'A TA FITO!
Jaridar Al-Mizan bugu na *1580* ta fito!
Babban labarinta a wannan mako shi ne: Dubbai sun rasu a girgizar ƙasa a Turkiyya da Syria.
Akwai kuma labari mai kanu: 'Yan bindiga sun kashe 'yan sintiri fiye da 100 a Katsina.
Ga kuma labari mai kanu: Rashin ruwan sha ya tsananta a Dukku, Gombe.
Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.
Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng
*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*
Post a Comment