Jaridar Al-Mizan bugu na 1570 ta fito!
*TSAGE GASKIYA, AL-MIZAN TA FITO!*
Babban labarinta a wannan mako shi ne: Hirar Musamman da Malam Shu'aibu Isa Ahmad:
Sheikh Zakzaky ne ya kafa 'Political Forum' da kansa.
Akwai kuma labari mai kanu: Bayyanar sabbin takardun kudi ta jawo ce-ce-ku-ce.
Ga kuma labari mai kanu, 'Yan bindiga sun bude wuta a Kasuwa a Zamfara.
....Sun sace sama da 100.
Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.
Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng
*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*
Post a Comment