Jaridar Al-Mizan bugu na *1576* ta fito!
*AL-MIZAN TA FITO, NEMI TAKA KAN TA ƘARE!*
Babban labarinta a wannan mako shi ne: 'Kaduna ce ta 2 a jihohin da bashi ya yi wa katutu'
Akwai kuma labari mai kanu: A kama matashin da ya kashe kishiyar mahaifiyarsa
Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.
Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng
*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*
Post a Comment