Jaridar Al-Mizan bugu na 1577 ta fito!
*AL-MIZAN, NEMI TAKA KAN TA KARE!*
Babban labarinta a wannan mako shi ne: Muzaharar Maulidin Sayyida Fatima (SA):
Su wa suka kai wa 'yan'uwa hari a Kano?
Akwai kuma labari mai kanu: 'Yan bindiga sun kona Fasto da ransa.
...Sun sace Kiristoci 25 a Coci a Katsina
Ga kuma labari mai kanu: Me ya jawo jama'ar gari suka kashe Sarki a Lambata Neja?
Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.
Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng
*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*
Post a Comment