Header Ads

JARIDA 'YAR ALBARKA, AL-MIZAN TA FITO DA ZAFINTA!




Jaridar Al-Mizan bugu na *1568* ta fito!

Babban labarinta a wannan mako shi ne: Ganawar Sheikh Zakzaky da 'yan uwa ranar Maulidi:
*Kafa addini a doron kasa ne burin kowane Annabi.

Akwai kuma labari mai kanu: Abin jiya ya dawo!
*Me zai biyo bayan canza kudade a Nigeriya?

Ga kuma labari mai kanu, Batamci ga Annabi:
*Salman Rushdie ya rasa idonsa.

Ku hanzarta neman Jaridar ta wannan mako a wuraren da kuka saba samun ta kan farashin nan na N250 kacal.

Kar kuma ku manta da ziyartar shafinmu na intanet a adireshi kamar haka https://www.almizan.ng 

*Muna Alfahari da ku masu karatunmu.*

No comments

Powered by Blogger.